Jinkiri a rayuwar Sayyida Zahra (a.s) /1
IQNA - Sayyida Fatima ‘yar auta ce ga Annabi Muhammad (SAW). Kamar yadda jama’a suka yi imani, Manzon Allah (SAW) ya haifi ‘ya’ya mata hudu da maza uku. Duk ‘ya’yan Manzon Allah (SAW) ban da Fatima (AS) sun rasu a zamanin Manzon Allah (SAW) kuma zuriyar Manzon Allah (SAW) sun ci gaba da tafiya sai ta hannun Sayyida Zahra (AS).
Lambar Labari: 3492342 Ranar Watsawa : 2024/12/07
Tehran (IQNA) masu ziyarar arba'in suna kan hanyarsu zuwa birnin Karbala daga birnin Najaf
Lambar Labari: 3486341 Ranar Watsawa : 2021/09/22
Tehran (IQNA) an fara gudanar da tarukan arba'in na Imam Hussain (AS) a hubbaren Sayyida Zainab da ke birnin Damascus na kasar Syria.
Lambar Labari: 3486326 Ranar Watsawa : 2021/09/19
Bangaren kasa da kasa, jami'an yan sanda a birnin Karbala mai alfarma sun sanar da cewa, ya zuwa kungiyoyi da cibiyoyi masu gudanar da ayyukan bada agaji tallafi dubu 7 ne a ka yi rijistarsu.
Lambar Labari: 3482036 Ranar Watsawa : 2017/10/25